Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shirya buɗe baki tare da wasu gwamnoni a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamis, 14 ga watan Maris.
Babbar kotun tarayya mai zama a Osogbo, bababan birnin jihar Osun ta umarci a garkame makusancin gwamna Adeleke a gidan yari kan tuhume-tuhume 10.
Gwamnonin Arewacin Najeriya 19 sun gana da mai ba Shugaba Tinubu shawara a bangaren tsaro, Nuhu Ribadu yayin da matsalar tsaro ke ci gaba da addabar yankin.
Shahararren Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan yin sulhu da Sheikh Ahmed Gumi ya ce zai jagoranta inda ya ce shi ma abin bincike ne.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi sabo nadi a hukumar yaki da yaduwar cutar kanjamau ta kasa (NACA). Shugaban kasan ya ba Dakta Temitope shugabancin hukumar.
Dangane da karin albashi, kungiyar 'yan fansho ta NUP ta koka kan cewa har yanzu akwai tsofaffin ma'aikata da ake biya N1,500 a wata matsayin kudin fansho.
Rundunar 'yan sanda ta gurfanar da tsohon shugaban bankin NIRSAL, Aliyu Abdulhameed a gaban kotun tarayya da ke Abuja bisa zarginsa da aikata laifuffuka 10.
Yayin da ake cikin matsi a Najeriya, wani mai sana'ar POS a jihar Kano, Mohammed Sani ya mayar da makudan kudi har N10m da aka tura masa bisa kuskure.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da dalibai a jihar Kaduna, sun aika da bujayarsunkan kudaden fansan da za a biya kafin yaran su shaki iskar 'yanci.
Labarai
Samu kari