Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike bayan ganawa da mambobin Majalisar Tarayya ya bayyana cewa zai yi wahala a kawo karshen rashin tsaro gaba daya a Najeriya.
Sanata Enyinnaya Abaribe ya ce ya samu N266m daga kudin yayin da Ali Ndume ya yi ikirarin cewa ya samu fiye da N200m sabanin N500m da aka yi ikirarin sun karba.
Sabanin wani rubutu da aka dinga yadawa a yanar gizo kan ba matasa tallafin N500,000, gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ba ta da wannan shirin.
Bayan janye tallafin man fetur wanda ya haifar da tsadar rayuwa a Najeriya, akwai gwamnonin jihohi 12 da suka yi karin albashi. Legas da Ondo na biyan N35,000.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi kira ga shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da ya yi murabus daga mukaminsa yayin da ta goyi bayan Sanata Abdul Ningi.
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umar Bago, ya amince da ƙarin N20,000 a albashin ma'aikatan jiharsa, ya kuma ba da umarnin a fara tura masu nan take.
Wani ma’aikacin gida a jihar Legas ya kashe uwar dakinsa kwanaki bakwai da fara zuwansa aiki. Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama shi tare da daukar mataki.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayyana irin matakan da ya soma ɗauka bayan samun bayanan ana shirin kai hare-hare makarantu da gonaki a Osun.
Majalisar wakilai ta gayyaci Dangote, Bua da sauran kamfanonin siminti a Najeriya don tattauna wa kan tsadar siminti a kasar. Hon. Gbefwi ya gabatar da bukatar hakan
Labarai
Samu kari