Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya nemi yafiya kan rigimar da ta barke a majalisar biyo bayan dakatar da wasu mambobi uku da ya yi.
Shugaban kamfanin hada-hadar kirifto na Binance, Richard Teng, ya yi zargin cewa wasu mutane sun bukaci jami'an kamfanin su ba da cin hanci a Najeriya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya dakatar da karbar la'adar ajiya da bankuna ke yi a hannun abokan huldarsu. Bankin na CBN ya bayyana hakan ne a wata sanarwa.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta tsare wasu manyan jami'an hukumar sibil difence NSDCC a hedkwatar EFCC da ke Abuja.
Gwamnatin tarayya ta hannun karamin ministan lafiya da walwalar jama'a ta musanta rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba shi da lafiya.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Laraba, 8 ga watan Mayu bayan ya kwashe kwanaki a waje.
Yayin da ƙimar Naira kan Dalar Amurka ke ƙara faɗuwa ƙasa, jami'an EFCC sun dura kasuwar hada-gadar kuɗi a Abuja, sun kama wasu daga cikin ƴan canji.
A yayin da CBN ya sanar da fara karbar harajin tsaron yanar gizo daga abokan huldar bankunan Najeriya, Legit Hausa ta tattaro haraji 5 da ake cajar 'yan Najeriya.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC) ya ce ya tanadi mai lita biliyan 1.5 domin wadatar da al'ummar Najeriya. Jami'in yada labaran kamfanin ne ya bada sanarwar.
Labarai
Samu kari