Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Tsohon hadimin gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, Farfesa Joseph Odemuyiwa ya rasu bayan ya gamu da mummunan hatsarin mota kan hanyarsa ta zuwa Ibadan.
Kwamishinan rundunar ƴan sandan jihar Zamfara, CP Shehu Muhammad Dalijan, ya tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kashe ɗan kasuwa tare da sace matarsa.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ba sanatoci Musulmi tabbacin cewa bambancin addini ba zai raba kawunansu ba. Ya nemi hadin kan sanatoci.
Wasu ƴan bindiga da ba a sani ba sun yi garkuwa da ƙananan yara akalla 30 yayin da suka fita bayan gari ɗebo itacen da za a masu girki a gida a jihar Katsina.
Jami'an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), rundunar 'yan sanda da 'yan bijilan sun kai samame mabuyar 'yan bindiga a jihar Filato, sun kashe akalla 'yan ta'adda 18.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biysr a jihar Taraba bayaɓ sun yi musayar wuta. Sun kuma yi nasarar kwato makamai masu yawa.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya yi martani mai zafi kan cece-kuce da ake yi bayan ya ki mika hannu ga Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano a kwanakin baya.
Wani mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Gbolahan Oyedemi ya halaka kansa a cikin gidansa da ke garin Ogbomoso, jihar Oyo. An tsinci gawarsa rataye a gidan.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalar tsadar mai a Najeriya, a yau Talata 2 ga watan Afrilu matatar man Dangote za ta fara siyar da mai ga 'yan kasuwa.
Labarai
Samu kari