Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
An shiga jimami bayan wani dattijo mai shekaru 70 ya rasa ransa a cin kotu yayin da ya je shi domin ba da shaida a shari'ar da ake yi a jihar Ondo a yau Laraba.
Wasu 'yan daba dauke da makamai sun kutsa wajen wani bikin aure a jihar Neja inda suka tafka barna. 'Yan daban sun hallaka wani ma'aikacin lafiya.
Biyo bayan aniyar majalisar dokkokin jihar Kano na sake fasalin dokar masarautun jihar, Musa Iliysau Kwankwaso ya yi murabus. Ya ce sai 2027 za su kayar da Abba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa tsauraran matakan da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bijiro da su ne suka ceto tattalin arzikin kasar daga durkushewa.
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta ƙasa NAHCON ta ce za a fara jigilar maniyyatan Kano, Kaduna, Borno, Yobe da Filato bayan kammala aiki a Nasarawa.
'Yan majalisar dokokin jihar Cross Rivers sun dauki matakin tsige kakakin majalisar daga kan mukaminsa. Ana zarginsa da tafka almundahanar kudade.
Kungiyar malaman jami'a (ASUU) ta bayyana kudurinta na tafiya yajin aiki matukar gwamnati bata saurare ta ba. Ta fadi haka ne a jihar Gombe yayin zanga zanga.
Hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) ta samu nasarar damke wani mai safarar mutane, a kokarin fitar da su wajen kasar nan, inda yanzu haka ake zurfafa bincike.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun farmaki wasu matafiya a jihar Kaduna. A yayin farmakin sun sace jariri da mahaifiyarsa tare da wasu mutanen.
Labarai
Samu kari