Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Cocin Redeemed Christian a jihar Ekiti ya kaddamar da kasuwa na musamman domin siyar da kaya cikin farashi mai rahusa yayin da ake cikin wani hali.
Rahotanni sun nuna cewa wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai masu yawa yayin da suka hanyar komawa gida jihar Delta daga Kuros Riba.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa da ke Arewacin Najeriya ya ba maniyyatan jiharsa N1m bayan hukumar alhazai ta kara N1.9m a kowace kujera hajjjn bana.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsageru sun halaka malamin jami'ar tarayya da ke Maiduguri UNIMAID, Dakta Kamal Abdulƙadir, a ofishinsa ranar Lahadi.
Kotun Daukaka Kara da ke Legas, ta yanke wa wasu ma'aikatan bankin Kyestone biyu da dan Indiya hukuncin shekaru biyar a gidan yari, sun karkatar da N855bn.
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gwangwaje al’ummar Musulmai a birnin Abuja da kayan abinci domin saukaka musu.
Gobara ta tashi a gidan shugaban karamar hukumar Kwali na babban birnin tarayya Abuja, Danladi Chiya da ke yankin Lambata, ta lalata wasu kayayyaki masu daraja.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun kashe 'yan bindiga 11 a wani samame da suka kai jihar Zamfara da Katsina, kuma sun lalata sansanin 'yan bindiga.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu ma'aikatan lafiya da aka samu sun cin zalin marasa lafiya a a asibitocin jihar.
Labarai
Samu kari