Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Hukumar (EFCC) ta kama dan kwangilar da ya karbi N2.17b wajen mai ba tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan shawara kan hakokin tsaro, Kanal Sambo Dasuki.
Jami'an hukumar EFCC sun kama Janty Emmanuel bisa zargin cin zarafin kudin Najeriya a Gombe. Matashiyar ta amsa laifinta bayan an nuna mata bidiyo.
Kungiyar manyan Arewa (ACF) ta dora alhakin wahalhalun da ake fama da su a Najeriya kan wasu manufofi da gwamatin Shugaba Bola Tinubu ta bullo da su.
Babban malamin addinin musulunci, Farfesa Mansur Isa Yelwa ya ba da fatawa a kan mining inda bayyana cewa ya hallata ma damar ya fada a tsarin 'ijara' da 'almal'.
Basaraken Wase, Alhaji Ahmed Lawal ya tabbatar da cewa adadin mutanen da ƴan bindiga suka kashe a harin ƙaramar hukumar Wase a Filato ya karu zuwa 50.
Ana zargin wani dan China ya tunkudo wata matashiya mai suna Ocheze Ogbonna daga kan babban mota a jihar Abia inda ta mutu nan take saboda ta ki yarda su yi soyayya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nuna girmamawa ga Alhaji Aminu Alhassan Dantata, shugaban rukunin kamfanonin Dantata, lokacin da Dantata ya ziyarce shi a Abuja.
Wata babbar kotu a Ondo ta tsige wani fitaccen sarki a jihar. Hukuncin da kotun ta yanke a ranar Talata 21 ga watan Mayu ya biyo bayan takaddamar shekaru 29.
Malaman jami'o'i a Najeriya sun nuna rashin jin daɗinsu da yadda gwamnatin tarayya ke rikon sakainar kashi da buƙatun inganta harkokin ilimi a manyan makarantu.
Labarai
Samu kari