Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Yayin da ake ƙoƙarin inganta tarbiyya a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya haramta gudanar da fim da ke ɗauke da 'yan daba ko 'yan daudu a jihar.
Yan bindiga sun sako yara 30 da suka yi garkuwa da su a kauyen Kasai da ke ƙaramar hukumar Batsari a jihar Katsina sa'o'i 24 bayan saun ɗauke su.
Sanata Shehu Sani ya ba Gwamnan Uba Sani shawara kan bashin jihar Kaduna da tsohon Gwamna, Nasir El-Rufai ya karbo inda ya ce ya kamata a bincike shi.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta shirya faranta ran marayu da nakasassu a jihar. Za a kafa musu hukuma ta musamman.
Sanata Natasha Akpoti ta sayi tirelolin abinci kuma ta rabawa al'umma musamman mabukata a mazaɓarta Kogi ta Tsakiya domin rage masu radadin tsadar rayuwa.
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta amince da karin kudin wutan lantarki ga kwastomomin da ke karkashin rukunin Band A, ba zai shafi talaka ba.
Ma'aikata a Najeriya na daga cikim wadanda ke samun mafi karancin albashi a duniya. Akwai sauran kasashen da ba su biyan ma'aikatansu albashi mai tsoka.
Nyesom Wike, ministan FCT, Abuja, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka a watan Mayu a murnar cika shekara guda akan karagar mulki.
Farashin Automative Gas Oil Wanda aka fi sani da dizal ya fadi warwas daga N1,700 a kan kowacce lita sabanin N1,350 a Najeriya. Ana hasashen zai kara karyewa.
Labarai
Samu kari