Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wasu miyagun yan bindiga da ake zargin fulani makiyaya ne sun halaka.mutane sama da 20 a wani sabon hari da suka kai wani kauye a jihar Kogi ranar Jumu'a.
Dakarun rundunar ƴan sandan jihar Kaduna sun yi arangama da ƴan shi'a a ranar Jumu'a ta karshe a watan Ramadan, ranar da suke kira da ranae Guds.
Gwamna jihar Jigawa, Umar Namadi ya dakatar da kwamishinan kasuwanci, Alhaji Aminu Kanta kan zargin karkatar da kayan tallafin Ramadan da ake rabawa a jihar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana daukar matakai na janye tallafin wutar lantarki, ciki har da karin kudin wutar da kuma ba da 'yan kasuwa damar zubar jari.
Allah ya karbi rayuwar babban manaja a hukumar kula da hanyoyin ruwa (NIWA), Dardau Jibril a yau Juma'a 5 ga watan Afrilu bayan ya gama jagorantar sallar asuba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana rufe kwamitin nan da ya yi aikin bincike a babban bankin Najeriya karkashin tsohom gwamna, Godwin Emefiele.
Da misalin karfe 1 na daren ranar Juma'a aka ruwaito wasu 'yan bindiga sun farmaki masu zuwa sallar Tahajjud a kauyen Kuta da ke Minna, babban birnin jihar Neja.
Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa da zai binciki yadda ya tafiyar da mulkinsa daga 2015 zuwa 2023.
Bincike ya nuna cewa ikirarin da wasu suka yi a shafukan sada zumunta cewa Dala ta karye zuwa N650 a watan Afrilu ba gaskiya bane, har yanzu farashin ya haura N1000.
Labarai
Samu kari