Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Bashir Ahmad ya caccaki Aisha Yesufu bayan ta soki matakin da Gwamna Abba Kabir ya dauka kan haramta fim din 'yan daudu a jihar baki daya domin inganta tarbiya.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno, ta sanar da samun nasarar cafke wasu mutum hudu da ake zargi da yunkurin kona wani sansanin 'yan gudun hijira a jihar.
Dan majalisar tarayya na APC da ke wakiltar mazabar Egbeda/Ona Ara a jihar Oyo, Hon. Amin Alabi, ya raba wa 'yan mazabarsa janareta, injinan markade da kayan abinci.
Wani jami'in rundunar ƴan snada da ke aikin raka jirgin ƙasan Kaduna zuwa Abuja ya rasu ana tsaka da tafiya, fasinja ya bayyana yadda lamarim ya auku.
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Jam'iyyar APC a jihar Ribas ta zargi gwamnan jihar, Siminalayi Fubara da kitsa yadda zai haramta majalisar dokokin jihar domin cimma wata manufa.
Kotun CCB ta dakatar da Rimingado ne biyo bayan zarginsa da ake yi da aikata laifuffuka da suka shafi karbar cin hanci da karya dokar aikin gwamnati.
Dakarun tsaron Najeriya sun fitar da jerin sunayen kasurguman 'yan bindiga da suka hallaka da irin nasarorin da suka samu a yaki da ta'addanci a Arewacin Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya yi sababbin nade-nade guda biyar a gwamnatinsa. Daga ciki akwai na shugaban hukumar kula da harkokin majalisar dokokin jihar.
Labarai
Samu kari