Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Ashraf Sanusi Lamido yayi shagube ga tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero bayan ya sauka a fadar Nasarawa a yau Asabar 25 ga watan Mayu a jihar Kano.
Sojoji a jihar Kaduna sun yi nasarar dai-daita wasu 'yan ta'adda bayan harin kwantan-bauna da suka kai musu. An yiwa 'yan ta'addar raga-raga a yankin Kidandan.
A karon farko bayan ya koma gida, sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa za su jira hukuncin kotu kan rikicin sarauta da ke faruwa a jihar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya shiga ganawar sirri da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II da shugabannin tsaro a jihar kan rikicin sarautar da ake yi.
Bayan Sarki Muhammadu Sanusi II, akwai wasu manya manyan sarakuna masu dataja a Arewacin Najeriya da aka taɓa sauke su daga kan karagar sarauta bisa dalilai.
Majalisar malaman jihar Kano ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki matakan da suka dace kan matsalar rikicin Kano ba tare da jawo matsala ba.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan dawo da shi sarautar Kano. Sarkin ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai tsoma baki ba.
Mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara a bangaren harkokin tsaro, Nuhu Rubadu ya karyata cewa yana da hannu game da dawo da Aminu Ado Bayero jihar Kano.
Mambobin majalisar dokokin jihar Benuwai guda shida sun tsallake rijiya da baya yayin da wasu ƴan bindiga suka kai hari kan titin Makurdi zuwa Gboko.
Labarai
Samu kari