Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya 'yan Najeriya murnan bikin salla inda ya shawarce su da su ci gaba da ba shugabanni goyon baya da hadin kai.
Ana zargin jami'an hukumar NSCDC da hallaka wata mata a filin Idi a jihar Zamfara. Jami'an 'yan sanda sun fara gudanar da bincike domin gano gaskiya kan lamarin.
An shiga jimami a jihar Legas bayan wani basarake, Oba Kabiru Agbabiaka ya riga mu gidan gaskiya jim kadan bayan ya dawo daga sallar idi a yau Laraba.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta taya al'ummar Musulmai a kasar murnan bikin salla karama inda ta bukace su da su yi amfani da darussan da suka koya.
Gwamnatin wata jiha a Arewacin Najeriya ta raba kayan abinci da shanu ga daurarru domin su yi shagulgulan sallah cikin nishadi. Ta nemi su yi mata addu'a
Tsohon alkalin kotun daukaka, Ahmad Olarewaju Belgore, ya yi bankwana da duniya yana da shekara 71. An bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi.
Al'ummar Musulmai a fadin duniya suna gudanar da bukukuwa a lokacin Eid-el-fitr. Sai dai, akwai wasu kasashen da ba su ayyana hutu a ranar bikin.
Guguwar ruwan sama ta lalata muhallan mutane 3,000 a jihar Kogi. Galibin wadanda abun ya shafa mata ne da kananan yara wanda suka nemi mafaka a gidajen makwabta.
Sojojin Najeriya sunyi nasarar hallaka 'yan ta'adda a Katsina da Borno biyo bayan farmakin da sojojin suka kai maboyar 'yan ta'addan a wasu yankunan jihohin.
Labarai
Samu kari