Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rahotanni sun bayyana cewa jami’an ‘yan sandan jihar Plateau sun kama wani matumi da ake zargin yana kokarin kai wa ‘yan bindiga makamai a garin Jos.
Hukumar ba dalibai lamuni ta NELFUND ta ce dalibai kimanin 60,000 ne suka yi rijista domin neman lamunin karatu cikin mako daya daga makarantun gwamnatin tarayya
An shiga takaici a jihar Lagos bayan zuciyar wata ‘yar kasuwa, Alhaja Iyabo ya buga, wanda ya yi sanadiyyar rasuwarta saboda rushe shagonta da N50m a ciki.
Duk da umarnin kotu kan tuge Muhammadu Sanusi II daga kujerar sarautar Kano, Hakimai da shugabannin addini na ci gaba da nuna goyon baya ga Sarkin.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana cewa dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a watan Mayu. Ta ce an kashe 'yan ta'adda 624.
Daya daga ‘ya’yan marigayi Ado Bayero, Zainab Ado Bayero, ta tunatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu nauyin da ya rataya a wuyansa cikin gaggawa.
Rundunar sojin Nijar ta sanar da kwamushe kasurgumin dan ta'addan Najeriya da ake kira Baleri wanda shi ne mai gidan babban dan bindiga Bello Turji.
Hukumar NAHCON ta bukaci maniyyatan Najeriya da suka isa Makkah da su nemi taimakon likitoci daga duk wani asibitin gwamnatin Saudiyya idan bukatar hakan ta taso.
Kotun Koli ta umarci duka gwamnoni 36 da su yi martani kan zarginsu da Gwamnatin Tarayya ke yi game da dakile ƴancin ƙananan hukumomi 774 a fadin ƙasar.
Labarai
Samu kari