A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Sarkin Kwatarkwashi a jihar Zamfara, Abubakar Ahmed Umar ya bayyana cewa 'yan ƙasashen ketare da kuma ma'adinai a Arewacin Najeriya ne silar matsaar tsaro.
An rahoto cewa sojojin da ke atisayen 'Whirl stroke' a jihar Taraba sunsamu nasarar kashe 'yan bindiga biyu yayin dakile wani harin da suka kai wani kauyen jihar.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya ƙaryata rade-radin da ake yaɗawa cewa ya yi karin mafi karancin albashi ga ma'aikata har N70,000 a jihar.
Kamfanin jiragen sama na Air Peace ya yi karin haske kan tangardar na'ura da jirginsa ya samu a lokacin da yake kokarin sauka filin jirgin Murtala Muhammad na Legas.
Hukumar kashe gobara ta Kano ta tabbatar da faduwar wani gini a Kano wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutanen da ba a san adadinsu ba. Ana aikin ceto
Gloria Olotu, daraktar kudi da asusu ta hukumar TETFund ta kwana a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC kan zargin sa hannu a badakalar kwangilar N3.8bn.
A safiyar ranar Juma'a, 26 ga watan Afrilu 'yan bindiga suka kai hari kauyen Maradun da ke jihar Zamfara inda suka kashe mutane biyu tare da yin garkuwa da wasu 30.
Wasu mahara sun yi kwantan ɓauna, sun halaka babban kwamandan rundunar dojoji a yankin ƙaramar hukumar Kanƙara a jihar Katsina ranar Alhamis da ta wuce.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mutum tare shugaban jam'iyyar APC a yankin Mai Dabino da ke karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Labarai
Samu kari