Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Kamfanin NNPC ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa ya gano tare da magance matsalar da ta kawo dogayen layi a gidajen mai a sassan kasar cikin satin nan.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yauzu haka ta na tunanin sauyawa daurarrun da ke Suleja matsuguni domin dakile yunkurinsu na guduwa daga fursun din
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta na zargin tsananin zafi na daga dalilan yawan rashe rashe a jihar Kano. Har yanzu ana zurfafa bincike kan matsalar
Gwamnatin Jigawa ta fara daukan mataki a kan gidajen mai da suka kulle wurin kafa kwamitin kota kwana. Kwamitin zai rika zagawa domin tabbatar da mai ya wadata.
Mutane sun wayi gari cikin mawuyacin hali na ƙarancin man fetur a jihar Kaduna wanda ya sa ƴan bunburutu suka buɗe sabuwar kasuwa da farashi mai tsada.
MTN, Glo, Airtel da 9 Mobile sun koka kan yadda kudin da suke caja a yanzu ba ya isa su gudanar da ayyukansu. Kamfanonin na duba yiwuwar kara kudin kira, data da SMS
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki fadar Sarkin Zurmi a jihar Zamfara inda suka hallaka mutane uku yayin da suka lalata karfunan sabis a yankin yayin farmakin.
A yayin da take shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta rusa shugabannin riko 17 da kansilolinsu.
An shiga wani irin yanayi bayan rasuwar tsohon sanata a jihar Enugu, Ayogu Eze wanda ya wakilci Enugu ta Arewa a Majalisar Dattawa daga shekarar 2007 zuwa 2015.
Labarai
Samu kari