Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Kungiyoyin kwadago sun yi fatali da tayin da gwamnati ta yi na biyan N62,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikatan Najeriya. Za a iya komawa yajin aiki.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da jirgin farko na kaya daga tashar tsandauri ta Dala Inland da ke Kano zuwa tashar APM ta Apapa a Legas wanda minista Alkali ya yi.
Dr Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana falolin dake tattare da watan Zul-Hijjah, watan da ake aikin hajji a cikinsa da kuma babbar sallah a kasashen musulmai.
Manyan dillan man man Najeriya, sun ƙaryata wannan rahoton cewa za a dawo sayar da litar fetur kasa da N300, yayin da suka bayyana abu 1 da zai tabbatar da hakan.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya mika mulkin jihar ga mataimakinsa domin tafiya kasa mai tsarki gudanar da aikin Hajjin 2024.
Ana cikin tsadar rayuwa gwamnonin jihohi sun kashe kudi kimanin N15b kan sayan motocin yan majalisar jiha. Jihohin sun hada da Gombe, Kano, Ondo da Kebbi.
Kungiyar SERAP da ke bibiyar tattalin arziki da tabbatar da yaki da cin hanci a Najeriya ta shigar da kara gaban kotu ta na neman bayanan basussukan gwamnati.
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Hukumar aikin Hajji ta Najeriya ta sanar da cewa za ta kammala jigilar maniyyatan Najeriya a ranar Litinin, 10 ga watan Yunin 2024 zuwa kasa mai tsarki.
Labarai
Samu kari