Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Dan majalisar Zurmi da Shinkafa ya bayyana cewa al'ummar kauyuka 50 a yankin Zurmi sun gudu sun bar gidajensu saboda yawan hare-haren ƴan bindiga a kwanan nan.
Yayin zaman majalisar zartarwa a yau Talata 14 ga watan Mayu, an sauya dokar da ta hana Bola Tinubu da Kashim Shettima biyan haraji a filayen jiragen sama.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wata likita da ki zuwa aiki bayan ta ki zuwa aikinta na dare ta bar mai jiran wankin koda ya na jiran a kawo masa dauki.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa labarin akwai bullar rashin tsaro a jihar ba gaskiya ba ne, kamar yadda mataimakin Gwamna, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya ce.
Kwanaki bayan jam'iyyar YPP ta dakatar da su, wasu 'yan majalisar jihar Abia guda 2, Hon. Iheanacho Nwogu da Hon. Fyne Ahuama sun sauya sheka zuwa Labour.
Ministar mata a Najeriya ta maka kakakin Majalisar jihar Niger a kotu kan shirin aurar da yara mata marayu 100 inda ta ce hakan bai dace ba kwata-kwata.
Sherif Lawal ya fafata ne a filin dambe na J Hackney Leisure inda ya ji rauni a zagaye na hudu a karawarsa da Malam Varela; an tabbatar da mutuwarsa a asibiti.
'Yan bindigar sun kai hari kauyen Benue inda suka bude wuta kan mai uwa da wabi, tare da kashe mutane 11 ciki har da wata mata mai dauke da juna biyu.
Dalibar da aka ci zarfi a makarantar Lead British International School, Namitra Bwala ta shigar da kara kotu tana neman a bita ta diyyar N500,000, 000.
Labarai
Samu kari