Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta kara raba tallafin kayan abinci ga mazauna jihar ba. Ya ce kowa ya koma gona.
Hukuma mai kula da birnin tarayya Abuja ta ba shaguna 500 wa'adin sa'o'i 24 domin su tashi. Hukumar ta ce za ta rusa shagunan ne saboda an gina su ba bisa ka'ida ba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana kan nazarin yiwuwar fara amfani da wani sabon tsarin biyan albashi ga ma’aikatan gwamnati na 'iya kokarinka, iya albashinka.'
Bakuwar cutar da ta bulla kananan hukumomin Maradun, Zurmi da Shinkafi ta yi sanadiyyar mutane 13 tare da kama da dama. Cutar ta kuma bulla yankin Isa a Sokoto.
Ƴan bindiga da Ado Aleiro ya jagoranta sun farmaki sansanin dakarun sojoji inda suka tafka musu barna a jihar Katsina da hallaka guda biyar da jikkata wasu.
A bisa kudurinsa na tabbatar da tsaron makamashi, da rage tsadar man fetur, Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin sayen motocin da ke amfani da gas din CNG.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙas azagon ƙasa EFCC za ta gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi sirika da ɗan uwansa.
Matsalar wutar lantarki a yankin Arewa maso Gabas ya kara ƙamari yayin da mutanen yankin suka bukaci Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi murabus.
An shiga tashin hankali bayan wasu 'yan bindiga sun farmaki ma'aikatan kamfanin simintin Dangote da ke jihar Edo inda suka sace da dama da raunata wasu.
Labarai
Samu kari