Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fara daukar mataki kan 'yan acaba da aka kama suna yin kabu kabu a jihar bayan da gwamnati ta kakaba dokar haramta okada.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Ejike Mbaka ya ce ya kamata 'yan Majalisun Tarayya da gwamnoni su fara daukar N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Matasa daga karamar hukumar Alkaleri da ke a jihar Bauchi, sun gudanar da zanga-zangar lumana kan tsige shugaban karamar hukumar su da gwamnatin jihar ta yi.
Shahararren ɗan wasan Najeriya, Ahmed Musa ya samu sarautar gargajiya ta 'Shetiman Kwallon Kafar Nguru' daga wajen mai martaba Sarkin Nguru, Alhaji Mustapha.
Mun kawo bayanin farashin kaya tsadar rayuwa a mulkin Muhammadu Buhari da Bola Tinubu bayan shekara tun daga fetur da ya tashi daga N280 zuwa N800.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya tsara cin bashin da zai gyara tattalin arzikin kasar nan cikin sauki. An bayyana yadda ya tsara cin bashin a bana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi ya yi Allah wadai da kisan da aka yiwa jami'an 'yan sanda a jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya hadin gwiwa da mafarauta daga hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun fatattaki wasu sansanin 'yan ta'adda da su ka addabi Abuja.
Hukumar karbar korafe-korafe yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kaddamar da bincike kan wata badakala da ta shafi tallafawa masu kananan sana’o’i.
Labarai
Samu kari