Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Jam’iyyar PDP ta tsoma baki cikin rikicin siyasa da ke daukar sabon salo a jihar Ribas, inda ta gargadi shugabannin kananan hukumomi su zauna lafiya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon jaje bayan rasuwar mai martaba Dakta Tagwai Sambo wanda shi ne mafi dadewa kan karaga a Arewa. Ya yi shekaru 58.
Bayan shafe shekaru a tsare, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu ya zubar da makaman yaki inda ya bayyana cewa a shirye ya ke ya tattauna da gwamnati.
Hukumar yan sanda ta kasa (PSC) ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya gaggauta korar sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan bankado bakala da ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jajantawa tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki kan rasuwar mahaifiyarsa a jiya Talata.
Babbar kotun tarayyya ta yi hukunci kan bukatar Abba Kyari ta neman sabon beli. Kotu mai zama a birnin tarayya Abuja ta ki amincewa da sabuwar bukatar.
Wata gobara ta tashi a daya daga rukunin shagunan dake Ado Bayero Mall a hanyar Zoo Road a jihar Kano, wanda ake zargin ta yi barnar kayan da yawa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Alhaji da ya fito daga jihar Plateau ya riga mu gidan gaskiya a Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan ya yi jinya a asibiti.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani matashi mai shekaru 35 bayan ya yi yunkurin kwace tasin da ya hau a hanyar filin jirgin saman jihar.
Labarai
Samu kari