Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnatin Najeriya na bukatar sama da Naira biliyan 35 domin sake farfado da wani sashe na kamfanin karafa na Ajaokuta. Wannan zai taimaka wajen gina tituna a kasar.
Wata babbar kotun tarayya karkashin jagorancin Mai shari’a Liman ta bayar da umurnin hana gwamnatin jihar Kano mayar da Sarki Muhammadu Sanusi II kan karagar mulki.
A cewar wata sanarwa, Gwamna Abba Yusuf ya ce mayar da Muhammadu Sanusi II gidan sarautar Kano na daga cikin alkawurran da ya dauka a lokacin yakin neman zabe.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sanar da cewa gwamnatinsa za ta fara biyan mafi ƙarancin albashin N30,000 ga ma'aikata a watan Yuni mai zuwa.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani mutum mai suna Charles Chukkwudi mai karyar aikin dan sanda da kuma aikin kotu. An gurfanar da shi a kotu.
Usman Bugaje ya bayyana yadda mulkin Bola Ahmed Tinubu ya fusata yan Najeriya cikin shekara guda. Ya ce ya kamata shugaban kasar ya nemi masana domin samun mafita.
Ma’aikatar albarkatun noma da wadata kasa da abinci ta gargadi ‘yan Najeriya kan bullar wata cuta a jikin dabbobi a kasuwar dabbobi ta jihar Kwara.
Allah ya albarkaci Arewacin Najeriya da masu arziki wadanda suka yi shura a duniya da suka haɗa da Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu da sauransu.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya umarci korarrun sarakuna guda biyar da suka rasa kujerunsu da su fice daga fada cikin sa'o'i 48 masu zuwa.
Labarai
Samu kari