Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Dr Chinonso Egemba, wanda aka fi sani da Aproko Doctor a manhajar sada zumunta ta Tuwita ya bayyana cewa mutumin na kaiwa shekaru 21 azzakarinsa ya daina girma.
Wata mata tayi wa Mai gidanta wanka da ruwan ‘Acid’ a garin Benin, jihar Edo. Da rana tsaka sai aka ji wannan mutum ya kwala ihu, matarsa ta zuba masa asid
Shahararren malamin addinin islama, kuma mai jan sallah a masallacin Harami, Sheikh Abdulrahman Sudais ya yi kaurin suna a duniya. Ga abubuwan da ya kamata ku s
Wata matashiya da ta rasa hannuwanta da take sakandare tana rayuwarta lafiya kalau Da aka yi hira da ita, Lucy tace yanzu ma ta fi kokari da hannunta guda.
Wani dan Najeriya ya hargitsa zaman lafiyar kantin sayayya a kasar Burtaniya yayin da dan sanda ya ke tambayarsa abinda yake bukata daga kantin bayan yiwa muta
Malala ta saki layi daga adawa ga zaman aure, tace yanzu ta gane dawar garin. Malala ta bayyana cewa ba ta adawa da aure, sai dai tana sukar zaluncin da ake yi.
A wannan rahoto, mun shiga babin Attajiran Afrika ne, inda muka tattaro maku jerin fitattun masu kudin kasashen nahiyar bayan babban 'dan kasuwa Aliko Dangote.
Mun kawo sunayen Attajiran farko da aka yi a kasar nan. Dama irinsu zuri’ar Alhassan Dantata da Odumegwu-Ojukwu sun yi kudin tun kafin Najeriya ta samu ‘yanci.
Tsohon mataimakin gwamna a Najeriya ya ba da mamaki yayin da aka ganshi yana aikin jera doya a rumbunta. Rahoto ya ce, mutumin matarsa ce ta ke taya shi aikin.
A 2019 SARS suka kashe wannan mutumi, sun yi ta karbar kudi kudi a hannun ‘yanuwansa. Bayan shekaru biyu ana shari’a, an samu ‘yan sanda da laifin kisan gilla.
Mutane
Samu kari