Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wata matashiya da ta rasa hannuwanta da take sakandare tana rayuwarta lafiya kalau Da aka yi hira da ita, Lucy tace yanzu ma ta fi kokari da hannunta guda.
Wani dan Najeriya ya hargitsa zaman lafiyar kantin sayayya a kasar Burtaniya yayin da dan sanda ya ke tambayarsa abinda yake bukata daga kantin bayan yiwa muta
Malala ta saki layi daga adawa ga zaman aure, tace yanzu ta gane dawar garin. Malala ta bayyana cewa ba ta adawa da aure, sai dai tana sukar zaluncin da ake yi.
A wannan rahoto, mun shiga babin Attajiran Afrika ne, inda muka tattaro maku jerin fitattun masu kudin kasashen nahiyar bayan babban 'dan kasuwa Aliko Dangote.
Mun kawo sunayen Attajiran farko da aka yi a kasar nan. Dama irinsu zuri’ar Alhassan Dantata da Odumegwu-Ojukwu sun yi kudin tun kafin Najeriya ta samu ‘yanci.
Tsohon mataimakin gwamna a Najeriya ya ba da mamaki yayin da aka ganshi yana aikin jera doya a rumbunta. Rahoto ya ce, mutumin matarsa ce ta ke taya shi aikin.
A 2019 SARS suka kashe wannan mutumi, sun yi ta karbar kudi kudi a hannun ‘yanuwansa. Bayan shekaru biyu ana shari’a, an samu ‘yan sanda da laifin kisan gilla.
Wata mata ta haifi jaririnta jim kadan bayan ta kada kuri'a zaben gwamnan jihar Anambra. Rahoto ya ce ta sanya wa yaron suna Soludo, wanda yafi kowa yawan kuri'
Wani saurayi ya gamu da bacin rana, yarinyar da yake neman aure ta wanke shi da mari. Wannan abin ban takaici da al’ajabi ya faru ne a jami’ar Ambrose Alli.
Mutane
Samu kari