Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
A tarihin wasu jami'o'i a Najeriya, an samu wasu dalibai da suka ciri tuta suka kafa tarihin da aka jima ba a samu ba. Legit ta tattaro muku jerin wasu 'yan mat
Ra’ayin Dr. Ibrahim Adam Disina ya canza a game da maulidi a shekarun baya. Kungiyar Izala tana cikin masu adawa da yin taron mauludin Annabi SAW a Najeriya.
Society for Arewa Development ta yi zama domin murnar samun ‘yancin kai. A karshen zaman, an fitar da shawarwarin da take so ayi aiki da su domin kai ga ci.
Akalla manoma uku ne suka rasa rayukansu da safiyar ranar Juma’a yayin da mutum daya ya ji rauni a kauyen Nkiendonwro da ke gundumar Miango ta yankin Bassa.
Jiya aka dauke ‘Ya ‘ya, Dogari, Direba da wata Hadimar Owalobo na kasar Obbo Ayegunle. Jami’an ‘Yan Sandan jihar Kwara sun tabbatar da aukuwar wannan lamari.
Mutane
Samu kari