Latest
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ki amincewa da bukatar da Sadiya Umar Farouq ta gabatar mata. Ta ce tsohuwar Ministar ba ta ba da hujja ba.
Isra’ilawa daga bangarorin siyasa daban-daban sun nuna fushi kan yarjejeniyar farko tsakanin Amurka da Iran, suna kallonta a matsayin barazana ga tsaron Isra’ila.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalan Najeriya su rika yin gaggawa wajen tabbatar da adalci wajen yin hukunci tare da yin sa cikin sauri.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke wata sabuwar amarya, Fatima bisa zargin kashe angonta ta hanyar daba masa wuka a wuya, an fara gudanar da bincike.
An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
Dan siyasa daga yankin Kudu maso Gabas, Kenneth Okonkwo, ya janye goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar.
Sadia Sanusi, shugabar kamfanin tsara kayan adon mata ta riga mu gidan gaskiya kamar yadda iyalanta suka tabbatar, ba su fadi abin da ya yi ajalinta ba.
Shugaban gwamnonin Arewa, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yawan surutu da taruka ba tare da daukar mataki ba ba za su kawo karshen matsalar Arewa ba.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi 21 da kansiloli fiye da 200 a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabas.
Masu zafi
Samu kari