Latest
Injiniya Buba Galadima ya yi magana kan shirin hadakar jam'iyyun adawa a Najeriya inda su a Kwankwasiyya suna da tsari da kuma ra'ayi kan yadda suke tafiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci gwamnoni da ministoci su yi tsare tsare da ayyukan da za su kawo sauki ga talakawa yayin buda baki a Abuja.
Awanni bayan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bar APC, tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi ya musanta labarin da ake yadawa cewa ya bar jam'iyyar
Sauya shekar tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai daga APC zuwa SDP ya fara jawo hankalin manyan ƴan siyasa, jiga-jigan APC na shirin bin sahunsa.
Kungiyar dillalan mai ta PETROAN ta nemi a kafa doka da za ta kayyade sauya farashi zuwa sau daya cikin watanni shida domin hana rashin tabbas a kasuwa.
Tsohon ƙaramin minista a ma'aikatar kula da harkokin kasashen waje, Dubem Onyia ya kwanta dama yana da shekaru 73 a duniya, an fara jimamin rashinsa.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce sauya sheƙar tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ba sabon abu ba ne, ƴancinsa ne ya koma inda yake so.
A ranar Litini, 10 ga watan Maris, babbar kotun tarayya ta ci gaba da zama a kan karar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha H Akpabio ta shigar kan Goswill Akpabio,
Amurka ta tallafa wa Najeriya da $763m a 2024, inda aka fi ba da muhimmanci ga kiwon lafiya, tsaro, tattalin arziƙi, ilimi da jin ƙai, kafin dakatar da USAID.
Masu zafi
Samu kari