Latest
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya aiko da sakon jaje da ta'aziyya ga mutanen da harin ƴan Boko Haram ya rutsa da su.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya yi ikirarin cewa hare-haren da suka kai tare da Isra'ila, ya zama ajalin jagororin kasar Iran kusan gaba daya.
Shugaba Bola Tinubu zai fara ziyarar aiki ta tarihi zuwa Burtaniya a gobe Talata, inda zai gana da Sarki Charles III da Firayim Minista Keir Starmer.
Gwamnoni biyar sun amince da biyan albashin watan Maris tun kafin lokaci domin taimaka wa ma'aikata su yi shirin bikin karamar Sallah cikin walwala.
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
An samu fashewar wani bama-bamai a birnin Maiduguri na jihar Borno. Fashewar bama-baman ta auku ne a wasu wurare daban-daban na cikin babban birnin.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da cewa shugabar ma'aikatan fadar gwamnatin Amurka, Susie Wills, ta kamu da wata cuta. Ya ce za ta ci gaba da aiki.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bukaci a fita dubam jinjirin watan karamar Sallah, Shawwal daga ranar Laraba, 29 ga watan Ramadan daidai da 18 ga Maris, 2026.
Babban jami'in tsaron Iran, Ali Larijani, ya aika da sako ga kasashen Musulmi kam yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Ya jefa musu tambayoyi masu zafi.
Masu zafi
Samu kari