Latest
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan guguwar siyasa da ta kunno kai a Najeriya bayan gwamna da tsohon gwamna sun bar PDP suka dawo APC a jihar Delta.
Bam da aka dasa a hanyar Kala-Balge zuwa Gamboru ya hallaka matafiya 26, yayin da wasu uku suka jikkata. Gwamna Zulum ya yi kira da a kara tsaurara tsaro.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban Majalisar Shari'a ta Najeriya, Sheikh Abdul Rasheed Hadiyatullah wanda aka sanar a jiya Litinin 28 ga watan Afrilun 2025.
Jam'iyyar PDP, reshen jihar Bayelsa, ta shaida cewa za ta marawa Shugaba Bola Tinubu na APC baya a zaben 2027 da ke gabatowa. PDP ta nemi Gwamna Diri ya bi bayansu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya kai ziyara ta musamman ga Muhammadu Sanusi II a fadarsa da ke birnin Kano inda ya ce jihar na da muhimmanci a siyasa.
Bayan yada jita jitar cewa an kama Ahmad Isa mai Brekete Family, abokin aikin shi ya tabbatar da cewa ba kama shi aka yi ba. Ya ce Ordinary President ya tafi hutu ne
Wata kungiyar matasan Arewa ta AYM ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki Kirista dan Arewa a mataimaki domin samun nasara a zaben 2027 mai zuwa.
Daruruwan magoya bayan jam'iyyar APC da PDP, NNPP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar Nasir El Rufa'i a jihar Gombe. SDP ta ce za ta cigaba da karbar masu sauya sheka.
Shugaba Bola Tinubu ya kadu da rasuwar Sheikh Mainasara Habibi, yana mai yaba wa da gudummuwarsa a addini, ya kuma roƙi Allah ya gafarta masa kura-kuransa.
Masu zafi
Samu kari