Latest
Sanata Abba Moro ya ce PDP za ta iya cin zaben 2023 da ba a zabi Ifeanyi Okowa ba a matsayin mataimaki ba, wanda ya gaza kawo jiharsa ballantana yankin da ya fito.
Manyan jagororin 'yan bindiga da suka hada da Umar Black, Abu Radda, Tukur Dan Najeriya sun mika wuya a jihar Katsina. Sun bukaci a rika musu adalci a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta karyata rahoton da ke cewa an kori Ministoci uku, tana cewa labarin karya ne kuma barazana ga 'yancin fadar albarkacin baki.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutu domin bikin zagayowar ranar ma'aikata ta duniya. Gwamnatin ta ayyana ranar Alhamis, 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu.
Sauya sheka a fagen siyasar Najeriya ba sabon abu ba ne. Gwamnoni da dama na jam'iyyar PDP sun koma APC lokacin da suke kan kujera. Wasu na sauya shekar ne don zabe.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi magana kan hadaka da jam'iyyar PDP da kuma fitar da dan takaran 'yan adawa da zai kara da Bola Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana cewa zai ci gaba da zama daram a PDP. Ya ce ba ya jin haushin Ifeanyi Okowa kan komawa APC.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta shirya zuwa kotu kan sauya shekar gwamnan jihar Delta zuwa APC. Ta bayyana cewa ba ta yarda da sauya shekar ba.
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Masu zafi
Samu kari