Latest

Buhari zai ci koda kuwa babu nPDP - Sanata Abu Ibrahim
Buhari zai ci koda kuwa babu nPDP - Sanata Abu Ibrahim
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

A jiya ne shugaban kwamitin kula da al'amuran hukumar 'yan sanda na majalisar dattawa, Sanata Abu Ibrahim (APC katsina), yace shugaban kasa Muhammadu Buhari zai lashe zaben 2019 koda akwai, ko babu 'yan sabuwar jam'iyyar nPDP...

Ribar Ramadan: Maguzawa 90 sun musulunta a jihar Kano
Ribar Ramadan: Maguzawa 90 sun musulunta a jihar Kano
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Kamar dai yadda labari yake iske mu cewa a yammacin ranar Litinin din da ta gabata ne dai mai girma Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci musuluntar da wasu magazuwa su kimanin 90 da suka hada da maza 38 da