Latest
A wani yanayin shauki mai tattare da tsananin nuna kauna, wata sambaleliyar budurwa, bakar fata, 'yar asalin kasar Ghana da ke wa kanta lakani da Ashlorm TheZionist ta ruda kafafen sadarwar zamani na dan wani lokaci biyo bayan was
Za ku ji cewa ani Gwamna da ke Jam'iyyar adawa ta PDP ya roki Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya maido Jami’ar da aka sallama aiki saboda sukar Hajiya Aisha Buhari da Yemi Osinbajo a shafin Tuwita kwanakin baya.
Za ku ji me ya kamata mai azumi ya dage a kan su yayin da aka shiga 10 na karshe. Wadannan kwanaki da aka shiga sun fi daraja da falala don haka aka so a maida hankali na musamman a cikin su domin samun dacewa da Laylatul Qadr.
Majiya mai karfi daga kasar Spain ta bayyana cewar fitaccen dan wasan kungiyar kwallon kafan nan ta Real Madrid, Sergio Ramos ya canja layukan wayarsa tare dana matarsa, saboda kiran waya da sakonni da suke karba wanda ake ta...
Ministar harkokin mata ta Najeriya, Sanata Aisha Alhassan ta sake bayyana aniyarta ta sake tsayawa takarar gwamnan jihar Taraba a zabe mai gabatowa na shekarar 2019. Kowa yasan da sanin cewa nice na lashe zaben gwamnan jihar nan..
Ɗan sanda mai gabatar da ƙara Sajan Oshola Samuel, ya shaidawa Kotun cewa waɗanda ake zargin sun aikata laifin ne a ranar 8 ga wata Afrilu a Unguwar Aboru ta jihar Legas.Ya cigaba da shaidawa Kotun cewa, bayan ɓarkewar hayaniya
Kwamishinan ‘Yan sanda na jihar Dibal Yakadi, a wata hira da manema labarai ya tabbatar da cewa Firsunoni 19 ne kacal dag cikin 219 suka kai ga kamawa kafin su tsere “Muna aiki tare da sauran hukumomin tsaro a jihar don ganin mun
A cigaba da wannan dambaruwa ne, tsagin ‘ya’yan jam’iyyar PDP da suka koma jam’iyyar APC (nPDP) sun bayyana janyewa daga tattaunawa da shugabancin jam’iyyar APC, su na masu bayyana cewar har yanzu akwai mugun nufi a kan ‘yan nPDP
Rahotanni sun kawo cewa barayi sama da dubu hudu sun tuba a jihar Kano tare da jefar da makaman yakinsu. Hakan ya faru ne a kananan hukumomin Sumaila da Tudun wada da kuma kwaye inda suka rantse da Al-Kur’ani cewa bazasu sake sata
Masu zafi
Samu kari