Latest
Wani malamin addinin Musulunci mai ra’ayin rikau dake jihar Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi, ya zargi shugaba Buhari da kewaye kan sa da mashawarta marasa ilimi kuma marasa tausayi. Gumi na wadannan kalamai a matsayin martini ga nuna ho
A yayin da Gwamnatin Tarayyar Najeriya ke cewa, shirinta na ciyar da dalibai a wasu daga cikin makarantun firamare na kasar na kara alkaluman daliban da ke zuwa makaranta. Masu bibiyar aiwatar da shirin sunyi kofai kan abincin.
Bugu da kari wata makwabciyarsu mai suna Adeolu tana cewa bayan samun labarin da ya faru, basu yi wata wata ba suka garzaya da Mijin Bukola zuwa Asibiti, amma bai kai labari ba, inda likitoci suka tabbatar da mutuwarsa.
NAIJ.com ta tabbatar cewa sanannen abu ne tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ne maigidan Aisha Alhassan, ya yi dawainiya da ita sosai, amma a yanzu shugaban kasa Muhamamdu Buhari ne maigidanta a gwamnantance.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta MURIC ta yi Allah wadai da wannan sabon faifon biyon waka na wani mawakin Turanci mai suna Folarin Falana ko inkiya (Falz the Bahd Guy) ya yi. A cewar kungiyar wakar ya yi tozarci ga Musulmi.
Shehu Sani, Sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya a majalisar dokokin kaasar ya yi kira ga yan Najeriya da su nemi sanin adadin kudaden da ake kashewa gwamnoni da shugaban kasa. Sanatan wanda yayi wannan kira a Channels TV.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Ekiti, Mista Bello Ahmed, ya sanar da batun korar dan sandan daga aiki yayin wata hira da shi a wani shirin gidan Talabijin da aka nuna kai tsaye a Ado Ekiti, jiya. Kazalika, kwamishinan ya gargadi ‘y
Yayinda akayi mumunar fashin gidan yari Minna, jihar Neja a jiya, jaridar NAIJ.com hausa ta kawo manyan irin wadannan fasa kurkuku da ya faru a Najeriya. Tarihi ya nuna cewa an samu akalla fashin kurkuku goma sha daya a Najeriya
Ministan Shari’a kuma babban lauyan tarayya, Abubakar Malami, ya bukaci babban kotun birnin tarayya Abuja, da ta cigaba da gurfanar da Sanata Dino Melaye, bayan dakatad da sanadiyar jinya da yake yi. Jaridar Punch ta bada rahoto
Masu zafi
Samu kari