Latest
a zuwa yanzu dai ba a samu wani cikakken bayani game da dalilin da yasa ya aikata hakan ba, sai dai wani mutum daga cikin mazauna kauyen yace watakila hakan ya faru ne sakamakon saɓani da ya samu da daya daga cikin 'ya'yansa mata
A cikin wannan rahotan Naij.com ya kawo muku jadawalin kasashe 10 masu arha da 10 masu mafi tsada a duniya da zaku more yayin zamanku.Wannan jadawali dai an samar da shi ne ta hanayar amfani da yanayin zamantakewa da sufuri da sha
Da farko dai NAIJ.com ta wallafa hotunan kafin aure na Hauwa ndimi wacce ke shirin auran Mohammed Yar’adua a Maiduguri. Sai ga shi ya zamana za’a hada auran da na yar’uwarta Meram Indimi da angonta a rana guda.
Mun samu rahoton cewa a ranar Larabar da ta gabata ne babbar Kotun tarayya dake jihar Legas ta bayar da umarnin kwace wani katafaren Fuloti a unguwar Lekki ta jihar Legas mallakin tsohuwar Ministan man fetur, Misis Diezani Alison.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito ana tuhumar Maryam Sanda da halaka mijinta a ranar 19 ga watan Nuwambar shekarar 2017, ta hanyar caccaka masa wuka, tare da wasu mutane guda uku da suka hada da mahaifiyarta, Maimuna Aliyu, kaninta Aliy
Mun samu labari cewa Gwamnatin Shugaba Buhari za ta ci wasu danyen bashi daga bankunan Kasar waje a 2018Najeriya na neman bashin sama da 1,000,600,000,000. Shugaban DMO din watau Misis Patience Oniha ta bayyana wannan.
Dansandan yace Mariam ta ji ma Uwardakinta mai suna Tolani Sholanke munanan rauni, kawai saboda Tolani ta bata takardar tashi daga gidanta, ma’ana Uwargida Tolani ta kaima yar hayanta Mariam takardar sallama daga gidanta.
Dazu nan ne mu ka samu labari cewa an yi ido-biyu tsakanin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Wazirin Adamawa Alhaji Atiku Abubakar da tsohon Mai gidan sa Cif Olusegun Obasanjo a wajen wani taro a Birnin Taratta Abuja.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito gwamnatin jihar ta sanar da haka ne ta shafinta na Twitter, inda tace ta dauki wannan mataki ne sakamakon karar harbe harbe da aka jiyo daga cikin kasuwar, don haka aka rufe kasuwar don gudun asarar ray
Masu zafi
Samu kari