Latest
Za ku ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta bayyana matakan da Gwamnatin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta dauka domin kawo karshen kashe-kashen da ya auku a Garin Jos inda mutane da dama su ka rasa ran su har kimanin 86.
Shari’ar Maryam Sanda, wacce ake zargi da kisan maigidanta, Bilyaminu Bello, ya samu cikas a yau Alhamis sakamakon rashin lafiyan lauyan gwamnati a kotu. Yayinda aka dawo shari’ar a yau, lauyan gwamnatin CSP James Idachaba ya buka
Sarauniya Elizabeth dai ita ce sarauniya mafi dadewa a kan karagar mulki a fadin duniya, domin kuwa yanzu maganar da ake ta shafe kimanin shekaru 66 a gadon sarauta sannan ta kuma yi bikin murnar cikar shekarunta 92 a duniya
Kwamishinan yan sandan jihar Ekiti, Bello Ahmed, ya ce za’a tura jami’an tsaro akalla 30,000 don zaben gwamna da za’a yi a ranar 14 ga watan Yuli a jihar. Ahmed ya bayyana hakan yayinda ya karbi bakuncin wasu yan jarida a jihar.
Wata babbar motar tanka ta kama da wuta a gadar Otedola dake wajen Lagas. An tattaro cewa hukumar bayar da agajin gaggawa na jihar Lagas (LASEMA) da hukumar kashe gobara na jihar Lagas na wajen da abun ke afkuwa.
A ranar Alhamis ta yau ne gwamnatin jihar Oyo karkashin jagorancin gwamna Abiola Ajimobi, ta rufe babbar Kasuwar nan ta Bodija dake birnin Ibadan yayin da jami'an 'yan sanda da Mahauta suka yi artabu kan rashin jituwa.
Shugaban hukumar kwallon kafa ta kasar Masar ya ce fadowar azumi dab da lokacin gasar kofin duniya ya shafi yadda tawagar kasar ta shirya wa gasar da ake yi a Rasha. 'Yan wasan sun zabi suyi azumi na watan Ramadan a lokacin.
Masoya Super Eagles sun kafe kan cewar alkalin wasa ya yi masu magudi, ta hanyar hana su bugun daga kai sai mai tsaron gida bayan dan wasan kasar Argentina ya taba kwallo da hannu a cikin da'irar mai tsaron kasa. Saidai hukumar ku
Fitaccen mai bada umarni a kamfanin shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Hassan Giggs, ya kasance cikin murna yayinda suka cika shekaru 10 da shi da matarsa kuma tsohuwar jarumar da ta haska a baya, Muhibbat Abdulsalam.
Masu zafi
Samu kari