Latest

Yan bindiga sun kashe ma’aikacin CBN a Gusau
Yan bindiga sun kashe ma’aikacin CBN a Gusau
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Yan sandan Zamfara sun tabbatar da kisan wani ma’aikacin babban bankin Najeria (CBN), Kabiru zango da wasu yan bindiga da ba’a san ko su wanene ba suka yi a garin Gusau. Kakakin yan sandan rundunar, Muhammad Shehu ya tabbatar.