Latest

Najeriya ta kara samun zakakuran matukan jiragen yaki
Najeriya ta kara samun zakakuran matukan jiragen yaki
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Rundunar sojin saman Najeriya Nigerian Air Force (NAF) a ranar Alhamis din da ta gabata ta kara yaye matukan jiragen yaki a makarantar koyon tukin jiragen dake a garin Kainji. Da yake jawabi a wajen yaye daliban, Hafsan sojin sama