Latest
Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha a ranar Alhamis, 9 ga watan Agusta ta bayyana cewa da wuya idan ba shine zai zamo shugaban kasa na farko daga kabilar Igbo ba. Gwamnan na jihar Imo, yayi Magana ne a lokacin wani taron kalaci da
Tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke ya bayyana cewa rikice-rikice a majalisar dokokin kasar musamman majalisar dattawa na faruwa ne saboda tsoffin gwamnoni sun mayar da ita gidan ritaya da zaran sun kammala zangonsu.
Albasa na da tarin alfanu a cikin jikin dan adam, sannan kuma an dade ana amfani da albasa wajen magani cututtuka da dama. Baya ga haka albasa na karawa abinci dandano da kamshi mai dadi, wadda ake ganin yana da muhimmanci sosai.
Daga cikin kadarorin da ake kokarin yin bincike akansu akwai wani gida dake Asokoro a Abuja. A shekara ta 2017 an yi yunkurin yin hakan amma har ta kai ga sabani tsakanin jami'an hukumar farin kayan da kuma jami'an hukumar EFCC
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito akwai katan 95 na kwayar Chaka, an kintata darajar kayan maye akan kudi naira biliyan daya. Kwantrokla Uba yace baya ga wadannan, jami’ansu sun kama wasu katan 49 na kwayar Tramadol da kuma buhuna 21 na
Wasu yan kungiyar asiri sun kashe wani matashi direban mota, Abraham Umar mai shekaru 28 a Cele bus stop, dake yankin Ijanikin na jihar Lagas. Yan sanda sunce abokin wanda aka kashe ne ya shirya masa manakisa saboda budurwa.
Da sanadin shafin jaridar Premium Times mun samu rahoton cewa, kungiyar kasashen turai watau EU (European Union), ta bayyana ra'ayin ta a ranar Alhamis ta yau dangane da mamayar da hukumar DSS ta kai farfajiyar majalisar tarayya.
Akwai wasu ayyukan titi da Gwamnatin Tarayya za tayi a Arewa. Gwamnatin Tarayya za ta gyara hanyar Akwanga-Jos-Bauchi-Gombe. Mukaddashin Shugaban kasa Yemi Osinbajo ya amince da wannan aiki a taron FEC na makon nan.
Ibrahim Magu ya kara da cewa yana kokonton yadda karar da ake kaisa wadda mai shari'a Binta Nyako take saurare zata kasance, tsohon gwamnan jihar Adamawa Murtala Nyako wanda ya kasance miji ne ga ita mai shari'ar ne da kuma ‘Dans
Masu zafi
Samu kari