Latest
Shugaban kasar ya tafi birnin Landan domin hutun kwanaki goma, wanda ya fara a ranar 3 ga watan Agustan nan. A farkon wannan satin ne wasu jaridun Najeriya suka dinga yada jita - jitar cewa shugaban kasar ya dage ranar dawowar...
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Yobe, Alhaji Adamu Chilariye ya zargi jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da sayen katin zaben al'umma. Yayi wannan zargin ne a jiha Alhamis a wata tattaunawa da...
Wani aikin hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da gwamnatin jihar Kano zai samar da sabbin bahaya guda miliyan ashiri da dubu dari shidda (20,600,000) a jihar Kano don taimaka ma kokarin gwamnati na tabbatar da tsafta da kuma rage y
Rundunar ta daya ta Sojan kasan Najeriya dake jihar Kaduna tace mayakanta sun bindige wasu yan bindiga guda biyar har lahira a yayin wata musayar wuta da suka dade suna fafatawa a tsakaninsu a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar
“Bincikenmu ya nuna akwai kayan Sojoji a cikin sundukin da suka hada da wando da rigan Kaki guda 620, kanaan riguna yan ciki na Soja guda 10,100 sai kuma takalman Sojoji kafa 512, wanda hakan haramun ne a Najeriya bisa dokokin huk
Biyar daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Ogun daga PDP sun fita daga jam'iyyar tare da komawa wasu jam'iyyu uku. Kakakin majalisar, Mista Suraj Adekunbi, ne ya karanta wasikun barin jam'iyyar PDP da mambobin majalisar suka mi
A yau ne hukumar ‘yan sanda a jihar Kano, ta bakin kakakinta, SP Magaji Musa Majiya, ta sanar da yin bajakolin wani babban ta’adda, Rabi’u Suleiman, dan asalin kauyen Fadar Yalwa dake karkashin karamar hukumar Tudun Wada, da ke ke
Wasu masana da suka hada da gamayyar likitoci da sauran masu ruwa da-tsaki a harkar lafiya sun gano cewa ganyen tabar nan ta wiwi yana maganin cutar farfadiya. Shugaban gamayyar tawagar ma'aikatan lafiyar masu biciken mai suna Joh
Hukumar 'yan sanda na jihar Ogun ta damke wani saurayi dan shekaru 28 saboda rasuwar wata matan aure mai shekaru 40 da tace ga garinku bayan sun gama saduwa da saurayin. Kakakin hukumar 'yan sanda na jihar, Abimbola Oyeyemi, ya ce
Masu zafi
Samu kari