Latest
Dangote Foundation, gidauniyar hamshakin attijiran nan Alhaji Aliko Dangote ta ware zunzurutun dukiya ta Dalar Amurka miliyan 50 domin magance yunwa da kuma cututtuka masu nasaba da karancin abinci masu gina jiki a fadin Najeriya.
Wadanda aka tantance sun hada da Nwanne Nwabuisi, Dr. Clifford T.O. Zirra, Dr. Chidi Christopher Ezeoke, Barr. Isa Audu Buratai, Navy Captain Charles Iyam Ogwa, Sir Richard Odibo, Okereke Darlington Onuabuchi, Mr. A.D. Olusegun Ai
Jam’iyyar All Progressives Congress(APC) ta sake jadadda matsayarta cea ya zama dole yan Najeriya masu zabe su yi amfani da damar wajen zaben ‘yan takara da ka iya lashe gwajin mutunci da rashin satar dukiyar kasa a zaben 2019.
A watan Agustan da ta gabata ne tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa kada Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasa ya sa ran da goyon bayan sa a yayin da yake fafutikar sa ta neman kujerar shugaban kasa.
Limamiyar farko ta mata wacce ta jagoranci kungiyar masallacin mata dake Copenhagen mai suna masallacin Mariam. Mai kwato hakkin musulmai ce a abubuwan da suka danganci hadin kan mata. Tayi rubuce rubuce akan musulunci da siyasa..
Da sanadin shafin jaridar The Nation mun samu rahoton cewa, fadar shugaban kasa ta cika baki gami da bugun kirji wajen hararo nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a babban zabe na 2019 da cewar ya zamto wani muruci na kan dutse.
Obasanjo ya bayyana haka ne yau, Alhamis, yayin da yake jawabi a kan maudu'in 'Rashi aiki a Najeriya da hanyoyin magance shi' a jami'ar Obafemi Awolowo dake garin Ile-Ife, a jihar Osun. Obasanjo ya ce akwai dumbin aiyuka a kasar
Wani malami wanda yaji tsoron a bayyana sunan sa yace gwamnati ta kawo musu malamai 14 inda ita kuma shugabar su ta kwashe su ta maidasu zuwa makarantar ta kuma gwamnati ce take biyan su albashi, Makarantar tana fama da karancin..
Tsautsayi dai da Hausawa kan ce ba ya wuce ranarsa ya auku da sanyin safiyar ranar Larabar da ta gabata yayin da wata Gada mahadar garuruwan Wukari da Takum da zagwanye a yankin Peva dake jihar Taraba a Arewacin Najeriya.
Masu zafi
Samu kari