Latest
Wata tankar dakon man fetur da ke dauke da dizel ta fado daga kan gadar Otedola a yayin da take tafiya zuwa Berger a garin Legas. Tankar ta fado ne da yammacin yau, Litinin, kuma tuni jami'an bayar da agajin gaggawa sun isa wurin.
Hukumar Sojin Saman Najeriya ta yiwa wasu manyan jami'anta 29 canjin wuraren ayyuka kamar yadda ta saba yi daga lokaci zuwa lokaci domin kara inganta aiki. Sanarwar da ta fito daga kakakin hukumar, Air Commodore Ibikunle Daramola
Shima a nasa jawabin, mai gaya mai aiki, Omoyele Sowore ya tabbatar da cancantar Ahmad Rufai, musamman yadda yake kwararren likita wanda zai iya kawo sauyi mai ma’ana a harkar kiwon lafiya a gwamnatinsu idan ya kai labari.
'Yan takarar sun byyana cewar tsagwaron rashin adalcin da aka nuna ma su a APC ne ya tunzura su ka bar jam'iyyar. Da yake magana da manema labarai jim kadan bayan kammala wani taro a gidansa, kakakin fusatattun 'yan takarar, Sanat
Bakare, ya caccaki shuwagabannin addinai, wadanda ya zarga da gaza amfani da damar da suka samu ta ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari, don fayyace masa gaskiyar halin da jama'a suke ciki, da yi masa wa'azi musamman kan mawu
Da yake maga ga manema labarai a Kano kan hukuncin da ya yanke, Zarewa ya bayyana cewa ya sauya sheka ne saboda rashin adalci da aka yi wa mutane da dama a zaben fidda gwani don kawai shugabannin jam’iyyar na son daura zabin su.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kantsa (INEC) Farfes MahmoodYakubu a bayyana cewa kimaninmutane miliyan 83 ne za su yi zabe bayan kammala rijista. Farfesa Yakubu ya fadi hakan yayinda yae martani ga tawagar hukumar kasashe Afrika
Da sanyin safiyar yau, Ltinin, ne gwamnan jihar Kaduba, Malam Nasir El-Rufa'i, ya gudanar da wani zagayen rangadin sassan da jaririn rikicin da ya barke jiya a garin Kaduna ya shafa. Daga cikin unguwannin da El-Rufa'i ya ziyarta,
Da yake magana a taron kwamitin tattalin arzikin Najeriya kan rashawa da doka a Abuja a ranar Litinin, 22 ga watan Oktoba, mataimakin shugaban kasar yace shugabannin Najeriya kan toshe hanya a duk lokacin da za’a yaki rashawa.
Masu zafi
Samu kari