Mutane miliyan 83 ne za su yi zabe a 2019 – Shuganan INEC
Shugaban hukumar zabe mai zaman kantsa (INEC) Farfes MahmoodYakubu a bayyana cewa kimaninmutane miliyan 83 ne za su yi zabe bayan kammala rijista.
Farfesa Yakubu ya fadi hakan yayinda yae martani ga tawagar hukumar kasashe Afrika karkashin jagorancin Janar Francis Behanzin,a ziyarar ban girma da suka kai hedkwatar hukuma a Abuja.
Yakubu ya sanar da tawagar cewa sama da mutane milian 14.5 aka yiwa rijist a loacin shiri ci gaba da rijista daga tsakaninwatan Afrilu 2017 zuwa Augusta 2018.

Asali: Depositphotos
Ya ce za’a hada sabon adadin da kimanin na mutane mliyan 70 da suka riga da suka yi rijista bayan shirin.
KU KARANA KUMA: Mambobin APC sun yi zanga-zanga kan zaben fidda gwani a Katsina (hotuna)
Ya kuma bayyana cewa a yanzu Najeriya na da jam’iyyun siyasa 91 da suka yi rijista, inda jam’iyyu 89 zasu gata da yan takaransu na zaben shekara mai zuwa.
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com
Ku same mu a https://www.facebook.com/legitnghausa
Ko a http://twitter.com/legitnghausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta LEGIT NG Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Asali: Legit.ng