Latest

Buhari ya fadi abinda ya jawo matsalar Boko Haram
Buhari ya fadi abinda ya jawo matsalar Boko Haram
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar dakarun sojin Najeriya kadai ba zasu iya kawo karshen aiyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram ba. Kazalika, Buhari ya bayyana siyasa a matsayin abinda ya fara kawo matsalar Boko

Masu garkuwa da mutane sun sace mutum 45 a Zamfara
Masu garkuwa da mutane sun sace mutum 45 a Zamfara
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Rahotanni sun kawo cewa, masu garkuwa da mutane sun yi gaba da mutum 45wadanda suka hada da yara, da mata a karamar hukumar Shinkafi da ke jihar Zamfara. Satar mutanen ya afku ne tsakanin ranar Alhamis zuwa Asabar.