Latest
Najeriya tayi rashin Farfesa Pius Adesanmi a hadarin jirgin sama da aka yi jiya. Babban Malamin na lugga yana cikin wanda su ka rasu a hadarin jirgi. Yanzu dais u 2 ne su ka riga mu gidan gaskiya daga Najeriya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito babban baturen zabe na zaben gwamnan jahar Zamfara, Farfesa Kabiru Bala ne ya tabbatar da haka a yayin tattara sakamakon zaben gwamnan jahar da aka fara tun a ranar Lahadi, kuma ake kai har yanzu.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana zaben kujerar gwamna da aka yi ranar Asabar da ta gabata a jihar Sokoto a matsayin wanda bai kammalu ba. Baturiyar zabe a jihar, Farfesa Fatima B. Mukhtar, ce ta bayyana da
Mun ji cewa sakamakon zaben Jihar Katsina ya fara bayyana mana. Yanzu haka ana fafatawa tsakanin Jam’iyyar APC da PDP a Jihar Shugaban kasa inda Gwamna Masari da Lado Danmarke su na goge raini.
Babban kwamishinan zabe na Kano ya bayyanawa manema labarai cewa an fasa fitar da sakamakon zaben Gwamna a Kano saboda lamarin tsaro. Sai nan gaba za a san labarin zaben Gwamna da Majalisa a Kano.
Legit.ng ta ruwaito daga cikin jihohin da aka samu irin wannan tasgaro akwai jahar Bauchi, Sakkwato, Adamawa da kuma jahar Filato, dukkaninsu jihohi ne dake Arewacin Najeriya Sai dai babban dalilin da doka ta tanadar na auna idan
‘Yan Sanda sun kama Nasiru Gawuna da Murtala Garo su na neman murde zabe jiya da dare. Jami’an tsaro sun cafke na-hannun daman Ganduje ne a Nasarawa. Inda za ku ga bidiyon yadda aka yi tumu-tumu da su.
Mista Oluwaseyi Makinde na jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ya lashe zaben kujerar gwamnan jihar Oyo inda ya lallasa abokin hamayyarsa na jam'iyyar All Progressive Congress APC, Bayo Adelabu Penkelemesi.
Zamfara: Duk da dai da farko an yi ta takadda game da 'yan takarar APC a jihar, amma daga baya APC din ta samu damar shiga zaben kuma har ma ta lashe dukkan zababbun kujerun 'yan majalisar tarayya. Ana ganin APC zata iya sake lash
Masu zafi
Samu kari