Latest
Citta na daya daga cikin kayan kamshi masu dauke da sinadarai da ke amfanar da jikin bil adama. Bayan ga karin lafiya citta na da dandano mai kamshi da ke karawa abinci, shayi ko abin sha armashi. Sinadari mafi muhimmanci a cikin
Akalla malaman addinin Musulunci hudu ne suka sanar da murabus dinsu daga gwamnatin Gwamna Abdullahi Ganduje a jihar Kano. Malaman da suka yi murabus sun hada da Kwamanda Janar na hukumar Hisbah, Aminu Daurawa; Shugaban hukumar ma
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarun rundunar Harbin Kunama III, sun kama wani mutumi mai kai wa 'yan bindigar da ke boye tsakanin Jibia da Batsari makamai a jihar Katsina. Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar sojan...
Matar gwamnan jihar Ekiti, Mrs Bisi Fayemi, ta koka game da karuwar yawan yara da ba su halartar makaranta a kasar nan, yawan yara mata da ba su halartar makaranta.
An damke wannan matar ne tare da wasu mata biyu wadanda ke aiki a ma’aikatar lamuran mata ta jihar, Ujunwa Udechukwu da Nneoma Onwusereaka bisa dalilin taimakon matar wurin sayar da wannan jaririya.
Da wannan ne Legit.ng ta kawo musu wasu muhimman bayanai game da wannan bijimin mawakin bege dan asalin jahar Kano daya shahara musamman a tsakanin shekarun 1980 zuwa 2000, kamar haka;
Jama’a na ci gaba da tofa albarkacin bakunansu akan rarraba masarautar Kano zuwa yanka biyar da gwamnatin Dr Abdullahi Umar Ganduje tayi. Babban malamin nan na addinin Musulunci, Sheikh Dr Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi tsokaci
Majiyar Legit.ng ta ruwaito matar mai suna Eniobong Isonguyo ta hada baki ne da Faston cocin da suke zuwa tare da mijinta, mai suna Udoka Ukachukwu, inda take bashi dama yana saduwa da ita, har ta kai ga ya dirka mata ciki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Sagir ya kwashe tsawon shekaru hudu yana rike da wannan mukami amma a matsayin mukamin rikon kwarya, har sai a ranar Alhamis, 9 ga watan Mayu da gwamnan ya tabbatar dashi.
Masu zafi
Samu kari