Latest

'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Ibrahim ya bayyana cewar 'yan bindigar sun sace mutane 24 ne amma daga baya suka sako 16 daga cikin su, "saboda sun gan su a wahale", sannan suka yi awon gaba da ragowar mutane 8. A cewar sa, bayan musayar kiran waya, 'yan bindiga