Latest
Matan kauyen Kona da ke karamar hukumar Jalingo na jihar Taraba a ranar Talata, 18 ga watan Yuni sunyi zanga zanga akan hare-hare da kashe-kashen da yan bindiga suka yi kwanan nan a kauyensu.
A halin yanzu dai masana da masu sharhi na ci gaba da ikirarin cewa babu wata mahanga ta ganin karshen kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram a nan kurkusa a sakamakon yadda ta'addancin ta yaki ci yaki cinye wa.
Shugaban jam’iyar ya ce: “ Yan Najeriya basu iya jiran tsawon wata shida a yanzu ba tare da an nada ministoci ba, wadanda zasu kula da ma’aikatu daban-daban na kasar nan, kuma ya kasance an zabi jajirtattu masu hazaka.”
Ganyen Kabeji na daya daga cikin kayan lambu da mutane ke yawan amfani dashi, musamman a cikin abinci ko kuma kwadon shi da kuli. Da yawan mutane suna cin wannan ganye ne don marmari ba tare da sun san tarin alfanu da yake dashiba
Kasancewar ta a bar marmari da ak sarrafawa ta wasu hanyoyi daban daban wajen amfani, Aya wadda a turance ake kira da Tiger nuts ko kuma Ofio da yaren Yarbanci, ta kunshi sunadarai masu gina jiki da inganta lafiyar bil adama.
Wani saurayi mai suna Akin yayi suna sosai a shafukan sada zumunta, musamman Twitter, hakan ya biyo bayan yadda wata budurwa wacce ta sanya sunanta kamar haka @DidenIye, ta shiga shafinta na Twitter ta wallafa cewa za ta iya...
Ranar Litinin dinnan ne wata kotu dake garin Ilorin babban birnin jihar Kwara ta yankewa wani birkila mai suna Sodiq Kazeem hukuncin dauri a gidan yari bayan ta kama shi da laifin kashe wata karuwarshi a Otel...
Ashe ba a yi zaben Gwamna a 2019 a wasu bangarorin Jihar Kaduna ba. Wasu daga cikin Shaidun PDP sun fadawa Kotu wannan su na fayyace yadda aka tafka magudi a zaben 2019.
Wani majiya na kusa na gwamnan da ya nemi a sakayya sunansa ya shaidawa Daily Trust cewa kashi 60 cikin 100 na tsaffin kwamishinonin jihar ba za su sake komawa kan mukammansu ba a mulkin gwamnan zango na biyu. A cewar majiyar, za
Masu zafi
Samu kari