Latest
Akalla mutan daya sun rasa rayukansu ranar Takata kuma an gona gidaje da dama a sabon rikicin da ya barke tsakanin yan kabilar Jukun da Tibi a kauyen Rafinkada dake karamar hukumar Wukari a jihar Taraba.
Yan kungiyar sa kai ta Najeriya (VGN) ta rarraba mutane 4,500 a kananan hukumomi 21 dake a jihar Kebbi don su taimakawa jami’an tsaro wajen yaki da ta’addanci da sauran matsalolin tsaro da ake fama dasu a wasu kauyuka na jihar.
Hukumar Hisbah ta jihar Sokoto ta yi nasarar damke wani direban Keke Napep, mai suna Bashar Bello dan shekarar 27 da haihuwa, a bisa zarginsa da yin garkuwa da wasu kananan yan mata guda biyu.
Mun samu labari cewa Gwamnan Jihar Yobe zai kai mutane karatu zuwa waje. Mutum 700 za a dauka zuwa Turkiyya da kasar Sin inda za su yi karatun Digiri da Digir-gir da Digir-digir.
Wani sumame da rundunar 'yan sanda ta jihar Neja ta kai, ta kama wani dillali dake sayarwa 'yan fashi da masu garkuwa da mutane bindigogi da harsashi. Jami'an 'yan sandan sunyi nasarar kama dallalin wanda ya bayyana sunansa da...
Wasu kwararrun likitoci a bangaren sanya ido akan halayen dan adam dake jami'o'in Azusa Pacifi da kuma UC Merced dake kasar Amurka sun binciko cewa duk mace guda daya daga cikin mata uku na yin soyayya ne saboda dan abinda za su..
Shugaban kungiyar Dahiru Usman Bauchi, Alhaji Ibrahim Sheikh Dahiru ya ce ya kamata Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake tunani game da cewar zai hana Almajiranci a Najeriya. Alhaji Dahiru da yake magana da manema labarai a...
Ya kara da cewa shi ma ya wayi gari ne ya ji ana labarin cewa an kama shi saboda wakar da ya rera. Ya bayyana labarin a matsayin kanzon kurege, da bashi da tushe balle makama. Mawakin ya yi kira ga kafafen watsa labarai da suke ta
Tunda bata garin suna canja dabarunsu, ya zama dole mu canja namu. Idan adadin su na karuwa, za mu bawa gwamnatin tarayya shawara ta ayyana su a matsayin 'yan ta'adda," inji shi. Ya cigaba da cewa "Dakarun mu suna cike da izza sab
Masu zafi
Samu kari