Latest

Buhari ya sauka daga kujerar shugabancin kungiyar ECOWAS
Breaking
Buhari ya sauka daga kujerar shugabancin kungiyar ECOWAS
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Kazalika, kungiyar ECOWAS ta amince da sake yin taron ta na gaba a ranar 21 ga watan Disamba na shekarar nan. Daga cikin shugabannin kasashe 15 da kungiyar ECOWAS ke da su, shugabannin kasashe 13 sun harci taron da aka yi a Abuja.