Latest
Wata takarda da Mujallar Duniya ta samu daga gurin Daraktan Yada Labarai na dan takarar jam'iyyar APC ta jihar Zamfara, Al-Mansoor Gasau, ta bayyana cewa kotun koli ta aikawa gwamnan jihar Bello Matawalle sammaci, da Sanata...
Tun bayan hawansa mulki a zango na farko, a shekarar 2015, wasu jama'a, musamman daga yankin arewacin Najeriya, suka fara korafin cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya fi karkata bangaren kudu, musamman yankin 'yan kabilar Yoru
Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu, ya bayyana cewa mutane da kafafen yada labarai na kasar nan sun yiwa gwamnatin shugaban kasa wata mummunar fahimta akan zancen gyaran da ta bayyana cewa za...
An kama wani soja dan shekara 32 mai suna Corporal Koza Yabiliok, a jihar Kaduna da laifin sayar da alburusai ga wasu wadanda ake zargin masu garkuwa da mutane ne da suke addabar mutanen yankin shekara da shekaru...
Dan takarar shugaban kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party a zaben Fabrairun 2019, Atiku Abubakar a jiya Asabar ya hallarci jana'izar surukinsa, Cif Chukwuka Iwenjiora a garin Onitsha da ke jihar Anambra.Tsohon shugaban kasa
Jami'an hukumar tsaro na farin kaya (DSS) cikin shiga irin ta ninja, dakarun soji, jami'an soji da na hukumar 'civil defence' sun yi dirar mikiya a ginin wata Coci 'Commonwealth of Zion Assembly (COZA)' da ke Abuja. Wakilin jarida
Mun ji cewa za a nada kwamiti domin maganin rikicin Najeriya. Garba Shehu ya ce Gwamnatin Buhari za ta kafa wani kwamiti da nufin kawo zaman lafiya domin rikicin da a ke fama da shi ya na ci wa Buhari tuwo a kwarya.
An tara miliyoyin kudi domin tura Yaran Kano karatu a waje inda mu ka ji cewa Kwankwasiyya Foundation ta samu fiye da miliyan 80 bayan wani kukan kura da aka yi.
Kazalika, kungiyar ECOWAS ta amince da sake yin taron ta na gaba a ranar 21 ga watan Disamba na shekarar nan. Daga cikin shugabannin kasashe 15 da kungiyar ECOWAS ke da su, shugabannin kasashe 13 sun harci taron da aka yi a Abuja.
Masu zafi
Samu kari