Latest

Ambaliyar ruwa ta mamaye wasu makarantu a Jigawa
Ambaliyar ruwa ta mamaye wasu makarantu a Jigawa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Sakataren ilimi na karamar hukumar Hadejia, Alhaji Musa Garba ya shaidawa kamfanin dillacin labaran Najeriya NAN cewa makarantun da wannan ambaliyar ruwa ta shafa sun hada da; makarantar karamar sakandare ta Hamza Abdullahi Junior

An nada Dakin Gari a matsayin Amirul Hajji na 2019
An nada Dakin Gari a matsayin Amirul Hajji na 2019
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A jiya Juma'a 12 ga watan Yuli 2019, gwamna Abubakar Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya nada tsohon gwamnan jihar, Alhaji Sa'idu Dakingari a matsayin Amirul Hajji kuma shugaban wakilan alhazzai na jihar Kebbi a Hajjin 2019.