Latest
Rahotannin sun bayyana cewa cikin hawaye, amaryar ta nemi angon ya sawwake mata, kuma nan take alkalin da ya jagoranci daura musu auren ya raba shi ba tare da wani bata lokaci ba. Da jama'a ke bayyana ra'ayinsu a kan mutuwar aure
An yi hira da ‘Dan Majalisar Daura wanda ya ke yaro wurin Shugaba Buhari. Sai dai ya ce duk da shi ‘Danuwan Buhari ne, ba saboda shi ya ci zabe a 2019 ba. Ya kuma ce ya kamata Sarakuna su kawo rashin tsaro.
Lauyan kungiyar yan Shi'a IMN, Femi Falana SAN ya bayyanawa manema labarai bayan zaman kotun yau cewa Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da matarsa Zinat na bukatan kulawan asibiti cikin gaggawa saboda basu samu isasshen kula ba tun shekar
Hukumar kula da ingancin karatu da nagartar jami'o'in kasa (NUC) ta fitar da jerin sunayen wasu haramtattun jami'o'i 58 da ke Najeriya. NUC ta ce ta rufe jami'o'in saboda rashin samun lasisi daga gwamnatin tarayya da kuma rashin
Doyin Okupe, tsohon babban mai ba tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan shawara akan harkokin waje, ya yi martani ga jerin sunayen zababbun ministoci 43 da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tura majalisar dattawa a ranar Litinin,
Mutane hudu masu ta'adar garkuwa da mutane sun yi gamo da fushin hukumar tsaro yayin da jami'an 'yan sanda suka salwantar da rayukan su a karamar hukumar Bali ta jihar Taraba dake Arewa maso Gabashin Najeriya.
Tsautsayi gami da bacin rana sun auku a jihar Kogi yayin da wani karamin ma'aikacin soja Kofura Moses, ya sokawa wani direban mota Ogbimi wuka a ciki wanda yayi sanadiyar mutuwar sa nan take a sakamakon wata 'yar sa'insa.
Rahotanni sun kawo cewa a safiyar ranar Lahadi, 28 ga watan Yuli wasu yan bindiga, sun kashe wani fitaccen dan kasuwa a garin Gulma da ke jihar Kebbi, Alhaji Usuf Garkar-Bore sannan suka yi garkuwa da surukarsa, Aisha.
Kasar Saudiya a ranar Litinin ta dugunzuma cikin shirye-shiryen gudanar da jana'izar 'dan uwa na jini da ya kasance babban Yaya ga Sarki Salman, wanda ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 96.
Masu zafi
Samu kari