Latest
Sunan wannan gari Ubang, kuma yana nan ne a cikin karamar hukumar Obudu dake jahar, kuma hakan yasa jama’a da dama masu yawon bude suna tururuwa zuwa wannan gari don gane ma idanuwansu wannan abin al’ajabi.
Wasu miyagu yan bindiga sun kai mummunar farmaki gidan wani hamshakin dan kasuwa, AlhajiYusuf Garkar-Bore, inda suka kasheshi, sa’annan suka yi awon gaba da matar dansa, Aisha Yusuf, a jahar Kebbi.
A yau ne ranar ciwon hanta ta duniya wato World Hepatitis Day. Allurar riga kafin ciwon hanta wasu allurori ne guda uku zuwa hudu da ake yi na tsawon watanni 6. Ba'a kamuwa da ciwon hanta matukar an yiwa mutum alluran riga kafi.
A cikin wannan yanayi ne Atiqah ta yanke sawarar fara nema wa mijinta mata ta biyu, wacce za ta iya kula da shi da 'ya'yansu, kuma a dandalin sada zumunta ne Atiqah ta gano wata mata mai suna Nur Fathonah, wacce daga bisani ta gam
A cewar jaridar kasar Ingila (Daily Mail UK), matar ta sanar da mahaifyarta cewa ta na jin kasala kuma ga shi ba ta iya cin abinci kafin daga bisani ta fadi a sume, lamarin da yasa aka garzaya da ita zuwa asibiti. A cikin dakin ak
Har ila yau, zancen ya fadi cewa ‘yan kwangila uku ne ke fafutukar samun kwangilar yin wannan aikin. Shugaban kula da ayyuka da bin diddigi na jihar, Nura Jibo ya tabbatar wa yan kwangilar cewa kwamitin da aka nada domin tantance
'Yan daban daji kimanin 17 sun afka tarkon rundunar dakarun sojin kasa ta Najeriya, yayin da rayuwar daya daga cikin 'yan ta'addan ta salwanta biyo bayan wani simame na sharar daji da dakaru suka kai a jihar Katsina.
Wata kungiyar jam'iyya mai mulki ta APC wadda ake yiwa lakabi da G8, a ranar lahadi ta bayyana goyon baya a kan irin kokarin da gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ke yi wajen tafiyar da al'amuran gwamnatin jihar a yanzu.
Alhaji Umaru Badami, mahaifin gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa, ya rasu. Badami mai shekara 82, ya rasu ne a ranar Lahadi, 28 ga watan Yuli, bayan yayi fama da rashin lafiya, Solomon Kumangar ya sanar da hakan.
Masu zafi
Samu kari