Latest
Tsohon gwamnan ya harzuka ne bayan wakilan kasashen Afrika a majalisar dinkin duniya sun ki goyon bayan hadakar yin aiki tare tsakanin kasashen Amurka da China. Bayan an sanar da sakamakon kuri'un da wakilan kasashen majalisar din
Matsananciyar yayin bai wa hammata iska, ta sanya wani matashi mai shekaru 22, Precious Michael, ya kai hakwara kan ƙirjin wata Mata. Laifin da ya sanya aka gurfanar da shi a gaban kotun majistire ta birnin Asaba a jihar Delta.
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan sabbin dokokin biyu da majalisar dokokin tarayya suka kaddamar masa. Babban hadimin shugaban kasa kan harkokin majalisar dattawa, Ita Enang, ya bayyana hakan ne wani hira da manema lab
A wani kauye mai suna Chibibiri da ke karamar hukumar Kuje, babbar birnin tarayya Abuja, matan al'ummar Basa sun ce suna fama da talauci da karancin aiki.
Bataliyar mai suna 171 Battalion an bude ta ne domin fada da ta’addanci da kuma muggan laifuka a yankin arewacin jihar Katsina wanda ke daf da kan iyakar jamhuriyar Nijar. Majiyar sojin ce ta ba jaridar Premium Times wannan labari
A jiya ne babban Kotun kolin Najeriya ta yanke hukuncin cewa za ta zauna a Watan gobe domin shari’ar PDP da Atiku Abubakar ya kawo, ya na mai karar kotun da ke sauraron korafin zaben shugaban kasa.
Sabon gwamnan na Zamfara ya bayyana hakan ne yayin wani shiri na manema labarai da aka gudanar a ranar Laraba cikin birnin Gusau. Gwamna Matawalle ya ce tuni gwamnatin sa ta yi tanadin albashin watanni 5 da za ta biya ma'aikatan.
Jarumi Oboy Siki ya bayyana wani boyayyen lamari game da rayuwarsa, inda ya bayyana cewa yayi zina da sama da mata dubu biyu da dari biyar a rayuwarsa. A cewar fitaccen jarumin, ya ce yana matukar son yara mata kanana, kuma idan..
Baturen, da ke gabatar da kansa a matsayin Yesu Almasihu, ya na yawo a cikin kasar Kenya tare da karbar kudi daga hannun jama'a domin nuna musu mu'ijiza da kuma yi musu tanadin wurin zama a gidan Aljanna idan sun mutu. Hankalin ma
Masu zafi
Samu kari