Latest

Ambaliyar ruwa ya kashe kananan yara hudu a Yola
Ambaliyar ruwa ya kashe kananan yara hudu a Yola
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Adamawa (ADSEMA) ta ce rasuwar wasu mutane biyar ciki har da jariri sakamakon ambaliyar ruwa da ta faru a Yola babban birnin jihar Adamawa. Dakta Mohammed Sulaiman, babban sakataren hukumar