Latest
'Yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai hari a kauyukan Wagini, Shekawa, Chambala da 'Yar Laraba a karamar hukumar Kankara na jihar Katsina. Wata majiya ta ce 'yan bindigan sun kwashe kimanin awanni biyu suna cin karen su ba
Kwanan nana wani Shehin Malamin kasar waje ya yi magana bayan an ba Isa Ali Pantami Minista. Wannan ba kowa bane sai Mufti Menk wanda ya aikowa Isa Ali Pantami sakon barka da addu’a.
Babban Attajirin Najeriya da Afrika watau Aliko Dangote ya yi wa ‘Yan kwallon Super Eagles ruwan kudi. Hamshakin Attajirin Dangote ya cika alkawarin da da ya dauka ne a lokacin da a ke buga Gasar AFCON.
Allah ya yi wa Hamza Bin Laden dan tsohon shugaban kungiyar 'yan ta'adda na al-Qaeda Osama bin Laden rasuwa. Wani sabon rahoto da hukumomin tattara bayanan sirri na Amurka suka wallafa ya bayyana cewa dan tsohon jagoran na al-Qaed
Wani rahoto da jaridar Amurka ta Wall Street Journal ta wallafa ya ce an birne fiye da sojojin Najeriya 1,000 a wani boyeyen makabarta da ke garin Maimalari a jihar Borno ba tare da yi musu karramawa irin ta sojoji ba. Rahoton ya
Kungiyar ta yi amfani da alkaluma na ilimin tattalin arziki da gudanar da gwamnati wajen kasashen duniya 140 da suka yi kaurin suna wajen cin hanci da rasha wa. Sun yi hakan ne ta hanyar bayar da maki ga kowacce kasa daga 1 zuwa
Hukumar FIFA ta ce a halin yanzu kofar fara jefa kuri'u a bude take domin tantance gwarzon bana. 'Yan wasa, masu horaswa wato koci, masoya da kuma 'yan jaridu na kwallon kafa su ne za su tantance gwarzon bana.
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Alhaji Nasiru Magarya, ne ya sanar da dakatar da shugaban karamar hukumar yayin zaman majalisar na ranar Talata bayan majalisar ta karbi korafi a kansa da wasu masu kishin karamar hukumar
Wani kwarare a fanin sadarwa da shekara 33, Maxim Gareyev ha amsa cewa shine ya kashe masoyiyarsa, marubuciyar salon kwalliya, Ekaterina Semochkina 'yar shekaru 24 kuma saka gawarta cikin jaka. Ya ce Semochkina ta yi masa gori cew
Masu zafi
Samu kari