Latest
Aukuwar mummanan hari na wani reshen mafi munin kungiyar ta'adda a duniya IS cikin jihar Borno dake Arewa maso Gabashin Najeriya, ya salwantar da rayukan dakarun sojoji 25 kamar yadda hukumomi suka tabbatar.
Alhaji Dangote yace zai ware 53% na danyan mai wajen hada man fetur idan ya fari aiki. Nan da shekara mai zuwa Matatar Dangote za ta yi aikin da matatun Najeriya 4 ba za su iya ba.
A wani lokacin ana alakanta muhimmancin koyon sana'ar hannu tamkar yadda ruwa ke da muhimmanci ga rayuwar dan Adam. Tabbas hakan take kuwa domin rayuwa ba za ta taba tafiya daidai ba ga wanda ba ya da abun yi ba.
Gwamnatin jahar Akwa Ibom ta sayo wasu shanu guda 2,000 daga kasar Brazil domin kiwata, a wani mataki da tace zai samar da isashshen naman miya ga jama’an jaharta.
Kankana ta kasance daya daga cikin 'ya'yan itatuwa mafi shahara a doron kasa kuma mutane da dama su kan yi santi kwarai yayin kwankwadar ruwanta musamman wadanda kwayoyin halittun su masu bambance dandano ke aiki kwarai.
Takardun makaranta da kuma tsofaffin hotunan makarantar sakandare da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai wa kotun sauraron kararrakin zabe a jiya sun bayyana. Hakan ya biyo bayan rahoton da aka bayyana cewa hukumar...
Dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji, Hon. Abdulmumini Jibril Kofa, yayi barazanar tona asirin hanyoyin da suka bi suka gabatar da magudin zabe a jihar Kano. Jiya ne dai babbar jam'iyyar APC mai...
Da alamu dai lallai akwai na kwarai bayan wani Direba ya maida makudan kudin da ya tsinta har kusan Miliyan daya na wani Fasinja bayan ya manta da su a mota. Direban ya yi cigiya kuma aka dace.
Wani dan bautar kasa mai suna Muhammad Abubakar ya burge yan Najeriya kwanan nan bayan yayi wani bajinta na nuna gaskiya. Matashin, wanda ya samu alawus sau biyu a wata guda, ya ja hankalin hukumar bautar kasa (NYSC) bayan an biya
Masu zafi
Samu kari