Latest
Masu iya magana sun ce idan da ranka ka sha kallo, a kullun abubuwan ban mamaki da al’ajabi na faruwa a tsakanin al’umma, ta yadda mutane kan ci mutuncin junansu a sarari ba tare da jin kunya ko la’akari da doka ba.
A kwanakin baya ana ta yada jita-jita akan cewa auren jaruma Sadiya Adam ya mutu, inda ita kuma a lokacin ta fito ta karyata wannan magana, inda har take bayyana cewa a yayin da take maganar ma ta dawo daga asibiti ne wajen awo...
Kamar yadda muka ruwaito muku a rahoton dawowar jaruma Farida Jalal harkar fim, cewa yanzu kamar yayi ne ake na dawowar tsofaffin matan da suka taka rawa a masana'antar Kannywood, hakan yasa muka bincika muka zakulo muku wasu...
Wata kotun majistare da ke zama a Kano a ranar Talata, tayi umurnin tsare wani lakcara mai shekara 36, Ali Shehu, a gidan yari kan cin amana da kuma kokarin lalata da dalibarsa mace.
Kotun Majistare da ke Kaduna a ranar Litinin ta bayar da umurnin tsare malaman islamiyyan Ahmad Bn Hambal da 'yan sanda suka kama a wani gidan gyaran tarbiya. 'Yan sandan sun kai sumame makarantar a ranar 27 ga watan Satumba a Rig
Kiki Mordi, 'yar jaridar BBC da tayi badda sawu domin ta tonawa malaman jami'a asiri akan abinda suke yi na lalata da dalibai kafin su basu maki, yanzu haka dai ta fara samun barazanar kisa daga wajen mutanen da wannan tonon...
Wasu Ma’aikatan LG na Jihar Kaduna sun fara karbar mafi karancin albashi da aka amince. Yanzu ana yi wa Ma’aikatan kananan hukumar Ikara albishir da sabon albashin da aka fara biya a fadin jihar Kaduna.
Wani shugaban kungiyar matasan yankin, Dalyop Solomon ne ya bada wannan labarin jiya Talata a Jos inda ya ce, al’amarin dai ya auku ne a yammancin Litinin yayin da mata ke girbar tumatur a wata gona.
A makon da ya gabata ne shafukan sada zumunta suka cika fal da hotuna tare da bidiyoyi na wata kyakyawar budurwa akan keken guragu da kyakyawan angonta. Abinda ya jawo cece-kuce a wajen samari da 'yam mata.
Masu zafi
Samu kari