Latest
Hukumar 'yan sanda ta Hadaddiyar Daular Larabawa sun gama shiri tsaf domin tarkato kan karuwai masu zaman kansu a kasar, bayan sun samu gawar wani Balarabe da ya mutu a lokacin da yake zina da wata karuwa a Otel...
Wani matashin saurayi dan shekara goma sha tara (19) mai suna Izunwa Justin Chinedu, wanda ya fito daga kauyne Amurie Omanze dake karamar hukumar Isu cikin jihar Imo, ya kera wata sabuwar mota...
Hajiya Sa'a wadda ta kasance 'yar asalin karamar hukumar cikin birnin Kano wato Kano Municipal sanadiyar fitowar ta daga unguwar Magashi, ta yi nasara a kan shugaban kamfanin yada labarai na jihar Adamawa, ABC, Yusuf Nadabo.
Wani bidiyo da yake nuni da wasu fastoci guda biyu suna amfani da wata mace a lokacin da suke bayyana mu'ujizarsu ta karya ya karade kafafen sada zumunta. A duka bidiyoyin guda biyun wanda suke da fastoci daban-daban a kuma...
Wannan lamari dai ya faru ne a cikin jihar Legas. Wannan abu dai da budurwar take yi yayi kamari, domin kuwa tana yin zina da kare ne. Budurwar ta ce duk da dai yanzu tana da kudi sosai, amma ta rasa mai yasa take matukar son ta..
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC ) mai mulki ta jinjina wa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan matakin da kasar ta kai a rukunin kididdigan da Bankin Duniya ya fitar na kasashen da suka fi saukin hulda ta fannin k
An tattaro cewa, shanun takwas sun yi gamo da ajali a bisa tudun wani dutse da ke yankin Oyinmo na karamar hukumar Akoko yayin da wasu makiyaya biyu suka kado su kiwo, wanda suka arce bayan aukuwar lamarin.
Tsohon shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa, (INEC), Attahiru Jega ya yi wasu kallamai da suka janyo cece-kuce tsakanin mutane a ranar Laraba yayin jawabin da ya yi wurin taron cika 20 da kafa demokradiyya a Najeriya da m
Majiyar Legita.ng ta ruwaito a jawabinsa, Gwamna Mai Mala Buni ya bayyana godiyarsa ga kungiyar bisa wannan aikin sa kai da ta yi niyya, sa’annan yace jahar Yobe na farfadowa sosai daga hare haren Boko Haram.
Masu zafi
Samu kari